Me ya sa gwamnoni a Najeriya ke son tafiya Majalisar Dattawa idan wa'adin mulkin ya kare? BBC Hausa |
|
A cikin wannan bidiyon, mun yi bayani kan yadda wasu gwamnoni ke tafiya Majalisar Dattawan Najeriya idan wa'adin mulkinsu ya kare. Ko me ya sa suke yin hakan? Yaushe aka fara haka?
|